Mahalarta sun fito daga Doguwa, Tudun Wada, da sauran unguwanni da ke kewaye da wurin. Shirin ya mayar da hankali kan ƙarfafa haɗin kai tsakanin al’umma da jami’an tsaro, inganta …
Khalid Yusuf Idris
-
News
-
Wadanda suka hadarda mutane kimanin mutane 485 wadanda sukayi ritaya sai mutane 75 wadanda suka rasu abakin aiki. Dayake jawabi yayin taron, Babban akawun jihar jigawa Alh Abdullahi SG Shehu …
-
Jam’iyyar APC ta ce har yanzu kofarta a buɗe take ga jagoran NNPP Sanata Rabi’u Musa Kwankwaso, idan har ya yanke shawarar shiga cikinta. Shugaban Jam’iyyar na Nijeriya Farfesa Nentawe …
-
A yayin zaman kotun na ranar Alhamis, alkalin kotun, Mai Shari’a Emeka Nwite ya bayar da umarnin a saki fasfo ɗin tafiya na tsohon gwamnan, wanda yake a hannun kotu, …
-
A ranar Juma’a ne gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf ya sanar da ficewarsa daga jam’iyyar NNPP a hukumance, wadda a karkashinta ne aka zabe shi a matsayin gwamna. Gwamnan …
-
Kakakin ’yan sanda a jihar, SP Bashir Usman, ya ce an kama mutanen ne a Kasuwar Bagudo inda aka ƙwace makamai ƙiran gida hannunsu. Sanarwar da ya fitar ta ce …
-
Fadar shugaban Najeriya ta sanar da cire sunan tsohon gwamnan jihar Kebbi, Usman Sa’idu Dakingari a matsayin wanda aka naɗa mukamin jakadan Najeriya a ƙasar Turkiyya. Wata sanarwa da ta …
-
Wani mazaunin yankin mai suna Dauda ya ce Esther ta bar gida a ranar Laraba don ziyartar saurayinta. Ya ce daga baya saurayin ya kira babban ɗan uwanta da daddare …
-
Kotun Ƙoli ta Najeriya ta soke shari’ar tsohon Babban Jami’in Tsaro (CSO) ga Marigayi Shugaban Ƙasa Janar Sani Abacha, *Manjo Hamza Al-Mustapha* kan zargin kisan *Marigayiya Kudirat Abiola* matar Marigayi …
-
A cikin wata sanarwa, sakataren yaɗa labarai na jam’iyyar a jihar, Idris Ojoko, ya ce an ɗauki matakin ne bayan samun wata takarda ƙorafi da ke zargin Alaku da ayyukan …