203
Harin na zuwa ne bayan wani makamancinsa da ƴanbindiga suka kai a watan da ya gabata, inda ake zargin sun sace mutum 85 a garin Kabari da ke makwabtaka da garin na Kadagen Kauru, bayan ga jerin hare-hare da suka kai wasu daga cikin ƙauyukan yankin.
Bayanai sun tabbatar da cewa ana ci gaba da alhinin sace mutanen da ƴanbindigan suka yi a ranar Litinin a garin.